Luka 19:11 - Littafi Mai Tsarki11 Da suka ji abubuwan nan, Yesu ya ci gaba da gaya musu wani misali, gama yana kusa da Urushalima, suna kuma tsammani Mulkin Allah zai bayyana nan da nan. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202011 Yayinda suna cikin sauraron wannan, sai ya ci gaba da gaya musu wani misali, domin ya yi kusa da Urushalima, kuma mutanen suna tsammani mulkin Allah zai bayyana, nan da nan. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |