Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Luka 17:18 - Littafi Mai Tsarki

18 Ashe, ba wanda aka samu ya komo ya ɗaukaka Allah, sai baƙon nan kaɗai?”

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

18 Ba wanda ya dawo don yă yabi Allah, sai dai wannan baƙon?”

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Luka 17:18
12 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Wanda yake yin godiya a sa'ad da yake miƙa hadayarsa, yana girmama ni, Da wanda yake yi mini biyayya kuma, zan nuna masa cetona.”


Amma nan da nan, suka manta da abin da ya yi, Suka aikata, ba su jira shawararsa ba.


Sai ya ɗaga murya da ƙarfi ya ce, “Ku ji tsoron Allah, ku ɗaukaka shi, domin lokacinsa na yin hukunci ya yi. Ku yi masa sujada, shi da ya halicci sama, da ƙasa, da teku, da kuma maɓuɓɓugan ruwa.”


Bari waɗanda suke a manisantan ƙasashe su yi yabo, Su kuma girmama Ubangiji!


Saboda haka na ƙarshe za su zama na farko, na farko kuma za su koma na ƙarshe.”


Da yawa na farko za su koma na ƙarshe, na ƙarshe kuma za su zama na farko.”


'ya'yan Mulki kuwa sai a jefa su matsanancin duhu. Nan za su yi kuka da cizon haƙora.”


Da Yesu ya ji haka, sai ya yi mamaki, har ya ce wa mabiyansa, “Gaskiya, ina gaya muku, ko a cikin Isra'ila ban taɓa samun bangaskiya mai ƙarfi irin wannan ba.


Da taron suka ga haka, sai tsoro ya kama su, suka ɗaukaka Allah, wanda ya ba mutane iko haka.


Yesu ya amsa ya ce, “Ba goma ne aka tsarkake ba? Ina taran?


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ