Luka 17:1 - Littafi Mai Tsarki1 Sai ya ce wa almajiransa, “Sanadodin tuntuɓe ba su da makawa, duk da haka kaiton wanda shi ne sanadinsu! အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20201 Yesu ya ce wa almajiransa, “Dole ne a sami abubuwan da suke sa mutane su yi zunubi, amma kaiton mutumin nan wanda suke zuwa ta wurinsa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |