Luka 16:1 - Littafi Mai Tsarki1 Ya kuma ce wa almajiransa, “An yi wani mai arziki da yake da wakili. Sai aka sari wakilin a wurinsa a kan yana fallasar masa da dukiya. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20201 Yesu ya ce wa almajiransa, “An yi wani mai arziki wanda aka yi wa manajansa zargin yin banza da dukiyarsa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |