Luka 15:6 - Littafi Mai Tsarki6 In ya dawo gida, sai ya tara abokansa da maƙwabta ya ce musu, ‘Ku taya ni farin ciki, don na samo tunkiyata da ta ɓata.’ အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20206 ya dawo gida. Sa’an nan zai kira abokansa da maƙwabtansa wuri ɗaya ya ce, ‘Ku taya ni murna, na sami tunkiyana da ta ɓata.’ အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |