62 Sai suka alamta wa ubansa, suna neman sunan da yake so a sa masa.
62 Sai suka yi alamu wa mahaifinsa, don su san sunan da zai su a kira yaron.
Da ya fito, ya kāsa yi musu magana. Sai suka gane lalle an yi masa wahayi ne a Haikalin. Sai ya riƙa yi musu nuni, amma ba ya magana.
Sai suka ce mata, “Ai kuwa, ba wani ɗan'uwanku mai suna haka.”