56 Maryamu kuma ta zauna tare da Alisabatu wajen wata uku, sa'an nan ta koma gida.
56 Maryamu ta zauna da Elizabet kusan wata uku sa’an nan ta koma gida.
Ya cika faɗarsa ga kakanninmu, Ga Ibrahim da zuriyarsa, har abada.”
To, lokacin Alisabatu na haihuwa ya yi, ta kuwa haifi ɗa namiji.