9 Ubangiji kuwa ya faɗa wa Musa
9 Sai Ubangiji ya ce wa Musa,
Sai Musa ya ce musu, “Dakata, har na ji abin da Ubangiji zai umarta a kanku.”
ya faɗa wa Isra'ilawa ya ce, “Idan wani mutum na cikinku, ko na cikin zuriyarku, ya ƙazantu ta wurin taɓa gawa, ko kuwa ya yi tafiya mai nisa, duk da haka zai kiyaye Idin Ƙetarewa ga Ubangiji.