Ƙidaya 32:16 - Littafi Mai Tsarki16 Sai suka zo kusa da shi, suka ce, “Za mu gina garu na dutse don mu kāre dabbobinmu, da birane don 'ya'yanmu a nan. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202016 Sai suka zo wurin Musa, suka ce, “Muna so mu gina katangar dutse don dabbobinmu, da kuma birane don matanmu da ’ya’yanmu a nan. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |