Ƙidaya 31:21 - Littafi Mai Tsarki21 Ele'azara firist kuwa, ya ce wa sojojin da suka tafi yaƙi, “Waɗannan su ne ka'idodin da Ubangiji ya ba Musa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202021 Sa’an nan Eleyazar firist, ya ce wa sojojin da suka je yaƙi, “Wannan ita ce ƙa’idar da Ubangiji ya ba wa Musa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |