Ƙidaya 27:18 - Littafi Mai Tsarki18 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka ɗauki Joshuwa, ɗan Nun, mutumin da ya dace, ka ɗibiya masa hannuwanka, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202018 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka ɗauki Yoshuwa ɗan Nun, mutumin da ruhun shugabanci yake a cikinsa, ka ɗibiya masa hannunka. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |