Ƙidaya 25:5 - Littafi Mai Tsarki5 Musa kuwa ya ce wa alƙalan Isra'ilawa, “Kowa ya kashe mutanensa da suka shiga bautar gumakan Ba'al-feyor.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20205 Saboda haka Musa ya ce wa alƙalan Isra’ila, “Dole kowannenku yă kashe mutanen nan da suka haɗa kai cikin bautar Ba’al-Feyor.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |