Ƙidaya 25:4 - Littafi Mai Tsarki4 Ya ce wa Musa, “Ɗauki sugabannin jama'a, ka rataye su a rana a gabana don in huce daga fushin da nake yi da Isra'ilawa.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20204 Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka kama dukan shugabannin mutanen nan, ka kashe su, ka kuma bar su a tsakar rana a gaban Ubangiji, don Ubangiji yă huce daga fushin da nake yi da Isra’ila.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |