Ƙidaya 24:14 - Littafi Mai Tsarki14 Bal'amu ya ce wa Balak, “Yanzu fa, zan koma wurin mutanena. Ka zo in sanar maka da abinda mutanen nan za su yi wa mutanenka nan gaba.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202014 Yanzu zan koma wajen mutanena, amma bari in gargaɗe ka game da abin da mutanen nan za su yi wa mutanenka cikin kwanaki masu zuwa.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |