Ƙidaya 23:26 - Littafi Mai Tsarki26 Bal'amu kuwa ya amsa wa Balak, ya ce, “Ban faɗa maka ba, duk abin da Ubangiji ya faɗa, shi ne zan yi?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202026 Bala’am amsa ya ce, “Ban faɗa maka zan yi kaɗai abin da Ubangiji ya ce ba?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |