Ƙidaya 23:16 - Littafi Mai Tsarki16 Ubangiji kuwa ya sadu da Bal'amu ya sa masa magana a baka, ya ce, “Koma wurin Balak ka faɗa masa abin da na faɗa maka.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202016 Ubangiji ya sadu da Bala’am, ya kuma ba shi saƙo ya ce, “Koma wurin Balak ka ba shi wannan saƙo.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |