Ƙidaya 20:5 - Littafi Mai Tsarki5 Don me kuma ka sa muka fito daga masar, ka kawo mu a wannan mugun wuri inda babu hatsi, ko ɓaure, ko inabi, ko rumman, ko ruwan da za a sha ma?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20205 Don me ka fitar da mu daga Masar zuwa wannan banzan wuri, inda babu hatsi ko ɓaure, inabi ko rumman. Kuma babu ruwan da za a sha?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |