Ƙidaya 20:20 - Littafi Mai Tsarki20 Amma Edomawa suka sāke cewa, “Ba mu yarda ba.” Sai suka fito da runduna mai yawa su yi yaƙi da su. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202020 Sai mutanen Edom suka sāke amsa suka ce, “Ba za ku bi nan ba dai.” Sai Edom ya fito da runduna mai ƙarfi da yawa gaske a kan Isra’ila. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |