Ƙidaya 20:19 - Littafi Mai Tsarki19 Amma mutanen Isra'ila suka amsa musu suka ce, “Ai, za mu bi gwadabe ne kawai, idan kuwa mu da dabbobinmu mun sha ruwanku, sai mu biya, mu dai, a yardar mana mu wuce kawai.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202019 Sai Isra’ilawa suka amsa, suka ce, “Za mu bi ta babbar hanya, in mu, ko dabbobinmu suka sha ruwanku, za mu biya. Mu dai muna so mu wuce ne kawai.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |