Ƙidaya 20:10 - Littafi Mai Tsarki10 Sai Musa da Haruna suka sa jama'a su taru a gaban dutsen, sa'an nan Musa ya ce musu, “Ku kasa kunne, ku 'yan tawaye, za mu fito muku da ruwa daga cikin dutsen nan?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202010 Shi da Haruna, suka tara jama’a a gaban dutsen, Musa ya ce musu, “Ku saurara, ku ’yan tawaye, dole mu kawo muku ruwa daga wannan dutse?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |