Ƙidaya 16:28 - Littafi Mai Tsarki28 Sai Musa ya ce, “Da haka za ku sani Ubangiji ne ya aiko ni, in yi waɗannan ayyuka, ba da nufin kaina na yi su ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202028 Sai Musa ya ce musu, “Da haka za ku san cewa Ubangiji ne ya aiko ni, in yi dukan waɗannan abubuwa, ba da nufin kaina na yi su ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |