Ƙidaya 16:26 - Littafi Mai Tsarki26 Sai ya ce wa jama'ar, “Ina roƙonku, ku ƙaurace wa alfarwan waɗannan mugayen mutane, kada ku taɓa kowane abu da yake nasu, domin kada a shafe ku saboda zunubansu.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202026 Ya gargaɗe taron ya ce, “Ku ƙaurace wa tentin waɗannan mugayen mutane! Kada ku taɓa kome da yake nasu, domin kada a shafe ku saboda zunubansu.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |