Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ƙidaya 16:20 - Littafi Mai Tsarki

20 Ubangiji kuwa ya ce wa Musa da Haruna,

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

20 Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna,

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ƙidaya 16:20
3 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Sai Kora ya tara dukan taron jama'a a bakin alfarwa ta sujada, ya zuga su su tayar wa Musa, da Haruna. Sai ɗaukakar Ubangiji ta bayyana ga dukan taron jama'ar.


“Ku ware kanku daga cikin taron jama'ar nan, ni kuwa in hallaka su nan take.”


Amma mutanen Isra'ila suka tayar mini a cikin jeji, ba su bi dokokina da ka'idodina ba, waɗanda idan mutum ya kiyaye su, zai rayu. Suka ɓata ranar Asabar ƙwarai. Sai na ce zan zubo musu da hasalata, in aukar da fushina a kansu.


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ