Ƙidaya 16:15 - Littafi Mai Tsarki15 Musa kuwa ya husata ƙawarai da gaske, ya ce wa Ubangiji, “Kada ka karɓi hadayarsu. Ban ƙwace ko jakinsu ba, ban kuwa cuce su ba.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202015 Sai Musa ya husata ƙwarai, ya ce wa Ubangiji, “Kada ka karɓi hadayarsu. Ban ƙwace wani jakinsu ba, ban kuwa cuce waninsu ba.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |