Ƙidaya 11:29 - Littafi Mai Tsarki29 Amma Musa ya ce masa, “Kishi kake yi domina? Da ma jama'ar Ubangiji duka annabawa ne, har ma ya sa Ruhunsa a cikinsu!” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202029 Amma Musa ya amsa ya ce, “Kana kishi domina ne? Da ma a ce dukan mutanen Ubangiji annabawa ne, da ma a kuma ce Ubangiji ya sa Ruhunsa a kansu mana!” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |