Ishaya 8:1 - Littafi Mai Tsarki1 Ubangiji ya ce mini, “Ka ɗauki allo babba ka rubuta a kansa da manyan harufa, ‘Kwashe ganima nan da nan, washe da hanzari.’ အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20201 Ubangiji ya ce mini, “Ka ɗauki naɗaɗɗen littafi mai girma ka yi rubutu a kai da alƙalami kurum, Maher-Shalal-Hash-Baz. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |