Ishaya 63:8 - Littafi Mai Tsarki8 Ubangiji ya ce, “Su mutanena ne, ba za su ruɗe ni ba.” Saboda haka kuwa ya cece su အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20208 Ya ce, “Babu shakka su mutanena ne, ’ya’ya maza waɗanda ba za su ruɗe ni ba”; ta haka ya zama Mai Cetonsu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |