Ishaya 61:9 - Littafi Mai Tsarki9 Za su yi suna a cikin al'ummai, Dukan wanda ya gan su zai sani, Su ne mutanen da na sa wa albarka.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20209 Za a san da zuriyarsu a cikin al’ummai ’ya’yansu kuma a cikin mutane. Dukan waɗanda suka gan su za su san cewa su mutane ne da Ubangiji ya sa wa albarka.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |