Ishaya 40:2 - Littafi Mai Tsarki2 Ka ƙarfafa jama'ar Urushalima. Ka faɗa musu sun sha wahala, ta isa, Yanzu kuwa an gafarta musu zunubansu. Na yi musu cikakken hukunci saboda dukan zunubansu.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20202 Yi magana mai kwantar da rai ga Urushalima, ku kuma furta mata cewa aiki mai zafinta ya isa, cewa an fanshi zunubinta, cewa ta karɓi daga hannun Ubangiji ninki biyu saboda dukan zunubanta. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |