Ishaya 38:7 - Littafi Mai Tsarki7 Ishaya ya ce wa Hezekiya, “Ubangiji zai nuna maka alama da za ta tabbatar maka zai cika alkawarinsa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20207 “ ‘Ga alamar Ubangiji gare ka cewa Ubangiji zai aikata kamar yadda ya yi alkawari. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |