Ishaya 38:12 - Littafi Mai Tsarki12 An datse raina, ya ƙare, Kamar alfarwar da aka kwance, Kamar saƙar da aka yanke, Na zaci Allah zai kashe ni. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202012 Kamar tentin makiyayi an rushe gidana aka kuma ƙwace ta daga gare ni. Kamar mai saƙa, na nannaɗe rayuwata, ya kuma yanke ni daga sandar saƙa; dare da rana ka kawo ni ga ƙarshe. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |