Ishaya 37:6 - Littafi Mai Tsarki6 sai ya aika masa da amsa cewa, “Ubangiji ya ce kada ka damu da irin zargin da Assuriyawa suke ta yi a kansa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20206 sai Ishaya ya ce musu, “Ku faɗa wa maigidanku cewa, ‘Ga abin da Ubangiji ya faɗa. Kada ka ji tsoron abin da ka ji, maganganun nan da bayin sarkin Assuriya suka yi mini saɓo. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |