Ishaya 37:21 - Littafi Mai Tsarki21 Sa'an nan Ishaya ya aiki manzo zuwa wurin sarki Hezekiya, ya faɗa masa amsar Ubangiji a kan addu'ar sarki. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202021 Sa’an nan Ishaya ɗan Amoz ya aika da saƙo wa Hezekiya cewa, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, ya faɗa. Saboda ka yi addu’a gare ni game da Sennakerib sarkin Assuriya, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |