Ishaya 37:10 - Littafi Mai Tsarki10 ya ce masa, “Allahn da kake dogara gare shi ya faɗa maka, ba za ka faɗa a hannuna ba, amma kada ka yarda wannan ya ruɗe ka. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202010 “Ku faɗa wa Hezekiya sarkin Yahuda cewa kada ka bar allahn da ka dogara a kai ya ruɗe ka sa’ad da ya ce, ‘Ba za a ba da Urushalima ga sarkin Assuriya ba.’ အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |