Ishaya 17:3 - Littafi Mai Tsarki3 Ba za a kāre Isra'ila ba, Dimashƙu kuma za ta rasa 'yancinta. Suriyawan da suka ragu za su sha wulakanci kamar mutanen Isra'ila. Ni, Ubangiji Mai Runduna, na faɗa.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20203 Birni mai katanga za tă ɓace daga Efraim, ikon sarauta kuma daga Damaskus; raguwar Aram za tă zama kamar darajar Isra’ila,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |