Ishaya 1:3 - Littafi Mai Tsarki3 Shanu sun san ubangijinsu, jakai sun san wurin da ubangijinsu yake ba su abinci. Amma wannan ya fi abin da jama'ata Isra'ila suka sani. Ba su gane ba ko kaɗan.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20203 Saniya ta san maigidanta, jaki ya san wurin sa wa dabbobi abinci maigidansa, amma Isra’ila ba su sani, mutanena ba su gane ba.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |