Irmiya 7:21 - Littafi Mai Tsarki21 Ubangiji Mai Runduna, Allah na Isra'ila, ya ce, “Ku ba da hadayunku na ƙonawa da na sadakarku, ku ci naman. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202021 “ ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila yana cewa ci gaba, ku ƙara hadayun ƙonawarku da sauran sadakoki ku kuma yi ta cin naman! အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |