Irmiya 6:22 - Littafi Mai Tsarki22 Haka Ubangiji ya ce, “Ga shi, jama'a tana fitowa daga ƙasar arewa. Babbar al'umma ce, Ta yunƙuro tun daga manisantan wurare na duniya. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202022 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Duba, sojoji suna zuwa daga ƙasar arewa; babbar al’umma ce ta yunƙuro daga iyakokin duniya. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |