Irmiya 49:5 - Littafi Mai Tsarki5 Ga shi, zan kawo muku razana daga waɗanda suke kewaye da ku, Za a kore ku, kowane mutum zai kama gabansa, Ba wanda zai tattara 'yan gudun hijira. Ni Ubangiji Allah Mai Runduna na faɗa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20205 Zan kawo razana a kanki daga waɗanda suke kewaye da ke,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Za a kore kowannenku, babu wani da zai tattara masu gudun hijira. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |