Irmiya 49:14 - Littafi Mai Tsarki14 Irmiya ya ce, “Na karɓi saƙo daga wurin Ubangiji. An aiki jakada a cikin al'ummai cewa, ‘Ku tattara kanku, ku zo ku yi gāba da ita, Ku tasar mata da yaƙi!’ အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202014 Na ji saƙo daga Ubangiji cewa; an aiki jakada zuwa ga al’ummai ya ce, “Ku tattara kanku don ku fāɗa mata! Ku tashi don yaƙi!” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |