Irmiya 4:9 - Littafi Mai Tsarki9 Ubangiji ya ce, “A ranan nan, sarki da sarakuna, za su rasa ƙarfin hali, firistoci za su firgita, annabawa kuwa za su yi mamaki.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20209 “A wannan rana,” in ji Ubangiji, “sarki da shugabanni za su fid da zuciya, firistoci za su razana, annabawa kuma za su yi mamaki.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |