Irmiya 4:2 - Littafi Mai Tsarki2 Idan kun yi rantsuwa kuka ce, ‘Har da ran Ubangiji kuwa,’ Da gaskiya, da aminci, da adalci, Sa'an nan sauran al'umma za su so in sa musu albarka, Za su kuma yabe ni.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20202 kuma in cikin gaskiya da adalci ka rantse, ‘Muddin Ubangiji yana raye,’ to al’ummai za su sami albarka ta wurinsa kuma a cikinsa za su ɗaukaka.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |