Irmiya 39:17 - Littafi Mai Tsarki17 Amma a ranan nan, ni Ubangiji zan cece ka, ba za a ba da kai a hannun mutanen da kake jin tsoronsu ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202017 Amma zan kuɓutar da kai a wannan rana, in ji Ubangiji; ba zan ba da kai ga waɗanda kake tsoronsu ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |