Irmiya 38:20 - Littafi Mai Tsarki20 Irmiya kuwa ya ce masa, “Ba za a bashe ka gare su ba. Kai dai ka yi biyayya da maganar Ubangiji wadda nake faɗa maka yanzu. Yin haka zai fi maka amfani, za ka tsira. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202020 Irmiya ya ce, “Ba za su ba da kai ba, ka yi biyayya ga Ubangiji ta wurin yin abin da na faɗa maka. Ta haka zai zama maka da amfani, za ka kuwa rayu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |