Irmiya 37:18 - Littafi Mai Tsarki18 Sai kuma ya tambayi sarki Zadakiya ya ce, “Wane laifi na yi maka, ko barorinka, ko wannan jama'a da ka sa ni a kurkuku? အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202018 Sai Irmiya ya ce wa Sarki Zedekiya, “Wane laifi na yi maka ko fadawanka ko kuwa wannan mutane, da ka sa aka jefa ni cikin kurkuku? အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |