16 Irmiya ya yi kwanaki da yawa can cikin kurkukun.
16 Aka sa Irmiya a can cikin kurkuku, inda ya kasance kwanaki masu yawa.
Sai suka ɗauki Irmiya suka saka shi a rijiyar Malkiya ɗan sarki, wadda take gidan waƙafi. Suka zurara Irmiya a ciki da igiya. Ba ruwa a rijiyar, sai dai lāka, Irmiya ya nutse cikin lākar.
“Ya Ubangiji, na yi kira ga sunanka Daga cikin rami mai zurfi.
Sun jefa ni da rai a cikin rami, Suka rufe ni da duwatsu.
Gama ni, hakika sato ni aka yi daga ƙasar Ibraniyawa. A nan kuma ban yi wani abin da zai isa a sa ni a kurkuku ba.”