Irmiya 37:12 - Littafi Mai Tsarki12 sai Irmiya ya tashi daga Urushalima zai tafi can ƙasar Biliyaminu, don ya karɓi nasa rabo tare da dangi. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202012 sai Irmiya ya bar birnin don yă je yankin Benyamin ya sami rabon mallaka a cikin mutane a can. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |