Irmiya 37:10 - Littafi Mai Tsarki10 Ko da a ce za ku ci dukan rundunar sojojin Kaldiyawa wadda take yaƙi da ku, sauran waɗanda kuka yi wa rauni da suke kwance a alfarwai za su tashi su ƙone birnin da wuta.’ ” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202010 Ko da a ce za ku ci dukan sojojin Babiloniyawan da suke yaƙi da ku har raunana ne kawai aka bari a tentunansu, za su fito su ƙone wannan birni.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |