Irmiya 36:13 - Littafi Mai Tsarki13 Sai Mikaiya ya faɗa musu dukan maganar da ya ji sa'ad da Baruk ya karanta littafin a kunnuwan jama'a. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202013 Bayan Mikahiya ya faɗa musu kome da ya ji Baruk ya karanta wa mutane daga littafin, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |