Irmiya 34:8 - Littafi Mai Tsarki8 Ubangiji kuma ya yi magana da Irmiya bayan da Zadakiya ya yi alkawari da dukan mutanen Urushalima don a yi musu shelar ba da 'yanci, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20208 Maganar ta zo wa Irmiya daga Ubangiji bayan Sarki Zedekiya ya yi yarjejjeniya da duka mutane a Urushalima ya yi shelar ’yanci wa bayi. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |